Trump din dai yace " Na daukama wadanda zasu kada min kuria, magoya bayana, da yan kasar Amurka alkarin cewa zan amince da sakamakon wannan zaben shugabancin kasar nan mai cike da tarihi idan ni na lashe zaben" kalaman na mista Trump din dai ya samu kakkausar suka daga bakin shugaban na Amurka Obama inda yace kalaman nasa nada matukar hadari.
Friday, 21 October 2016
ZABEN AMURKA: ZAN AMINCE DA SAKAMAKON ZABEN AMMAFA IDAN NI NAYI NASARA INJI TRUMP
Trump din dai yace " Na daukama wadanda zasu kada min kuria, magoya bayana, da yan kasar Amurka alkarin cewa zan amince da sakamakon wannan zaben shugabancin kasar nan mai cike da tarihi idan ni na lashe zaben" kalaman na mista Trump din dai ya samu kakkausar suka daga bakin shugaban na Amurka Obama inda yace kalaman nasa nada matukar hadari.
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment