Labaran da suka fi Jan hankali

Thursday, 15 September 2016

Bayin Allah Na kwarai Ba Sa Karewa

Na Allah Basa Karewa
Wannan bawan Allah mai suna Gwani Mustapa dan Asalin Jahar Borno ne, Shine wanda

Wednesday, 14 September 2016

Ko kasan wannan sabuwar fasahar ya taimaka wajen rage yawan masu shan cigari

Masana Sun gano cewa Sabuwar fasaha na Tabar Laturonic Na taimakawa sosai wanje rage yawan masu shan cigari mai cutarwa, Amma tayaya, masana masu bincike,  a Jami'ar University College London (UCL) sun binciko

Patience Jonathan: Dala Miliyan 15 Da Hukumar EFCC ta samu A Asusun Bankina kawai Na Kula da Lafiya na ne Da Biyan Bukatun Yau Da Kullun

Patience Jonathan: Dala Miliyan 15 Da EFCC ta samu A Asusun Bankina kawai Na Kula da Lafiya na ne Da Biyan Bukatun Yau Da Kullun tsohowar Uwargidan Shugaba Jonathan Kenan take bayyana wa Shugaban Hukumar EFCC

Tuesday, 13 September 2016

Madalla da wannan sabuwar fasaha

Shin ko kasan a kan yi anfani da gora wajen sarrafashi ya zamto abun anfani, sannan ya kawo makudan kudaden shiga?
Jami'an Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) sun kwace gidajen

Wannan Abunkunyan da mai ya yi kama


Wani tsoho dan shekara 50 Mai suna Joseph Sunday a garin Ogun ya yi wa wata yarinya yar shekara 13 fiyade.
Kyakyawan labarin dai Shine jami'an yan sanda na jihar sun chafke tsohon inda ya ke amsa wasu tambayoyi kafin a turashi gaban kulya. 

Yadda Aka Gudanar da sallan idi a garin Bama


A karon farko bayan shekara 3 mutanen bama sun Gudanar da sallan idi a garin su cikin farinciki da cikekken tsaro da rashin tsoro...

Monday, 12 September 2016

Jarumin Soyayya

Kasance da Bajamushennan mai suna Alexander Pieter Cirk, dan shekara 40, wanda ya yi kwanaki 10 a filin saukan jirgi yana jiran masoyiyarsa na Shafin sada zumunta.
 Latsanan nan domin karanta cikekken labarin ammafa a turance 

Girgizan kasa A Africa

Girgizan kasa mai karfin maki  5.7 ya kashe akalla mutane 10 sannan ya jikkata fiye da mutane 100,
Lamarin ya farune jiya a kasar Tanzaniya mai makwabtaka da kenya. 

Saturday, 10 September 2016

Shugabannin majalisar dinkin duniya sun zargi kasar Koriya ta arewa kan gwajin makamin nukiliya da ta sake yi,


 Shugabannin majalisar dinkin duniya sun zargi kasar Koriya ta arewa kan gwajin makamin nukiliya da ta sake yi,

LABARAN DA SUKA FI JAN HANKALI A MAKON DA YA GABATA


LABARAN DA SUKA FI JAN HANKALI A MAKON DA YA GABATA
1~WATA KOTU A KENYA TA BAIWA DALIBAI MATA MUSULMAI A KASAR DAMAR SANYA HIJABI A MAKARANTU √
     
  2~ SAUDIYA TA FITAR DA SABON TSARI YAYIN JIFAN SHEDAN, INDA MUTUNANE 250 NE KACHAL ZA SU NA JIFA DAGA KOWANI TANTI , MATAKIN AN DAUKA NE DOMIN RAGE TIRMITSI YAYIN JIFAN.√
   
3~ DAN WASAN KWALLON KAFA NA KUNGIYAR REAL MADRID CRISTIANO RONALDO, YA DAWO MURZA LEDA TUN BAYAN RAUNIN DA YAJI A GUIWAR SA A WASAN KARSHE NA GASAR CIN KOFIN TARAYYAR TURAI √

4~ RUNDUNAR SOJOJIN NAJERIYA ZATA TURA KARIN DAKARUNTA DUBU 10 YANKIN NEJA DELTA DA AKE FAMA DA TA'ADDANCIN FASA BUTUTUN MAI A KASAR √

  5~ GWAMNATIN TARAYYA TA AYYANA 12 DA 13 GA WATAN SATUMBA AMATSAYIN RANAKUN HUTUN BABBAR SALLAH √