Labaran da suka fi Jan hankali

Monday, 12 September 2016

Girgizan kasa A Africa

Girgizan kasa mai karfin maki  5.7 ya kashe akalla mutane 10 sannan ya jikkata fiye da mutane 100,
Lamarin ya farune jiya a kasar Tanzaniya mai makwabtaka da kenya. 

No comments:

Post a Comment