1~WATA KOTU A KENYA TA BAIWA DALIBAI MATA MUSULMAI A KASAR DAMAR SANYA HIJABI A MAKARANTU √
2~ SAUDIYA TA FITAR DA SABON TSARI YAYIN JIFAN SHEDAN, INDA MUTUNANE 250 NE KACHAL ZA SU NA JIFA DAGA KOWANI TANTI , MATAKIN AN DAUKA NE DOMIN RAGE TIRMITSI YAYIN JIFAN.√

3~ DAN WASAN KWALLON KAFA NA KUNGIYAR REAL MADRID CRISTIANO RONALDO, YA DAWO MURZA LEDA TUN BAYAN RAUNIN DA YAJI A GUIWAR SA A WASAN KARSHE NA GASAR CIN KOFIN TARAYYAR TURAI √




No comments:
Post a Comment