Ministan yada labari na kasa Lai Muhammad yace Sam bai kamata yan Nigeria su daura ma gwamnatin su laifi ba akan Matsanaiciyar rawuwan da ake fama da ita a yanzu.
A cewar ministan da gwamnatin da ta shude ta yi amfani da kudin man fetur na kasar yadda ya dace da yanayin ba haka yake yanzuba.
No comments:
Post a Comment