Labaran da suka fi Jan hankali

Wednesday, 3 August 2016

Labarai a takaice


-NNPC ta nisanta kanta daga hauhawar  farashin kalanzir.
 -Farashin gangan danyen mai yayi kasa inda Yakoma 40$.
 -Yan bindiga sun kashe mutane 5 a tsaragi jihar kwara.
 -Jirgin fasinja na Emirates ya yi hatsari a filin saukan jirgin Dubai.
 -Kungiyar IS ta Nada Abu Musab al-Barnawi a matsayin shugaban Boko haram.
 -Sanusi Lamido Sanusi yayi kira ga gwamnatin Buhari da ta hukunta
Barayin Lalitar gwamnati.
 - Dizani Alison Maduake dakanta tabani makudan kudade na raba domin kamfe na siyasa inji tsohuwar daraktan kudi na jam'iyar PDP Nenadi Usman.
 -Yan bindiga sun sace Dan majalisar wakilai mai wakiltar Mashi/ na jihar Katsina, Sani Bello Mashi jiya.
 -Shugaba Muhammad Buhari ya gana da tsohon shugaban Nigeria Good luck egbele Jonathan jiya a fada asorok.
 - A yunkurinsa na rage dogaro da iskar gas a Nigeria kamfanin Dangote zai fara sarrafa gawayin coal domin amfaninsa na yau da kullum a watan Satumban shekaran 2016.

No comments:

Post a Comment