Labaran da suka fi Jan hankali

Wednesday, 3 August 2016

Shin ko kunsan Abunda kasar Holland tayiwa Fiyeyyen Halitta..

Kasar
Holland ta fitarda wani
film
(film786) kuma
Sunyi batanci da isgilanci ga Annabi
Muhammad
(s.a.w.) a
cikinsa. Don haka,
kakasance daya daga

cikin musulmai
miliyan sittin a Nigeria
wadanda zasu karya
tattalin arzikin
Holland ta hanyar daina
siyan kayansu kuma ka
tura wannan
sako zuwa ga yan'uwa
musulmi kafin minti
biyar da shigowa
wayarka domin Allah zai
tambayeka wane
matakika dauka
yayinda aka wulakanta
masoyinsa annabi
Muhammad(s.a.w)
ka/ki sharing din grups din daduk kake ciki

No comments:

Post a Comment